News
Senegal: 'Yan takarar shugaban kasa sun yi gangamin siyasarsu ta karshe a ranar juma'
A Senegal 'yan takarar shugaban shugaban kasa sun gudanar da gangamin neman zabe na karshe a ranar juma'a cikin lumana domin shirin babban zaben kasar a ranar Lahadin nan.
By: rfi_fr
- Mar 24 2024
- 0
- 0 Views
ONLY AVAILABLE IN PAID PLANS